Tehran (IQNA) A jiya Laraba ne majalisar dokokin Iraqi ta gudanar gudanar da zamanta domin zaben shugaban kasar, wanda shi ne na biyu cikin kasa da mako guda, amma duk da hakan lamarin ya ci tura.
Lambar Labari: 3487109 Ranar Watsawa : 2022/03/31
Tehran (IQNA) A yau 22 ga watan Maris ne aka fara taron ministocin harkokin wajen kasashen OIC karo na 48 a birnin Islamabad.
Lambar Labari: 3487080 Ranar Watsawa : 2022/03/22
Tehran (IQNA) Sayyid Hassan Nasrullah ya bayyana cewa, dole ne Hizbullah ta kasance a cikin majalisar dokokin Lebanon domin kare manufofinta na gwagwarmaya.
Lambar Labari: 3487065 Ranar Watsawa : 2022/03/17
Tehran (IQNA) Kakakin kungiyar Nujba a kasar Iraki ya sanar da cewa, babu gudu babu ja baya wajen aiwatar da shirin fitar da Amurka daga kasar Iraki.
Lambar Labari: 3486775 Ranar Watsawa : 2022/01/03
Tehran (IQNA) tun bayan da aka fara gudanar da zabuka akasar Morocco, a karon farko jam’iyyar masu kishin Islama ta sha kashi a zaben ‘yan majalisar kasar.
Lambar Labari: 3486288 Ranar Watsawa : 2021/09/09
Tehran (IQNA) Majalisar dokokin kasar Iran ta amince da sunayen ministocin da shugaba Ibrahim ra’isi ya gabatar mata, in banda sunan sunan ministan ilimi wanda bai samu amincewar majalisar ba.
Lambar Labari: 3486238 Ranar Watsawa : 2021/08/25
Tehran (IQNA) marigayi Imam Khomeini ya bayar da gudunmawa mai girma wajen gina al'umma.
Lambar Labari: 3486016 Ranar Watsawa : 2021/06/16
Tehran (IQNA) majiyoyin gwamnatin kasar Rasha sun sanar da cewa, wata tawagar 'yan majalisa na kungiyar Hizbullah ta Lebanon za ta ziyarci birnin Moscow.
Lambar Labari: 3485739 Ranar Watsawa : 2021/03/12
Tehran (IQNA) manyan malaman addini a Mauritania su 200 ne suka fitar da fatawar haramta hulda da Isra’ila a matsayin mahangar addinin musulunci.
Lambar Labari: 3485611 Ranar Watsawa : 2021/02/01
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Canada ta nada wanu musulmi na uku a matsayin minista a kasar.
Lambar Labari: 3485553 Ranar Watsawa : 2021/01/14
Tehran (IQNA) mutane da dama ne suka fito a kan tituna a yau a Tunisia domin nuna rashin amincewa da matakin rufe tashar Radio Quran.
Lambar Labari: 3485440 Ranar Watsawa : 2020/12/08
Tehran (IQNA) Morocco ta bayyana cewa matukar babu kasar Falastinu mai cin gishin kanta babu batun sulhu tare da Isra’ila.
Lambar Labari: 3485228 Ranar Watsawa : 2020/09/28
Tehran (IQNA) bangarorin Ansarullah da gwamnatin Hadi mai ritaya a Yemen sun amince kan yin musayar fursunoni .
Lambar Labari: 3485222 Ranar Watsawa : 2020/09/27
Tehran (IQNA) Haniyya ya ce Lokacin saukar jirgin saman Isra'ila a kasar Hadaddiyar Daular Larabawa, lokaci ne na bakin ciki.
Lambar Labari: 3485145 Ranar Watsawa : 2020/09/03
Tehran (IQNA) fitaccen makarancin kur'ani Mahmud Shuhat Anwar dan kasar Masar ya yi karatu da lumfashi daya a kasar Kuwait.
Lambar Labari: 3485085 Ranar Watsawa : 2020/08/14
Tehran (IQNA) ‘yan majalisar dokokin Iraki a bangaren Sadr sun nuna goyon bayansu ga nada Kazimi a matsayin firayi ministan kasar.
Lambar Labari: 3484699 Ranar Watsawa : 2020/04/10
Shugabar majalisar wakilan Amurka ta yada takardun jawabin Trumpa gaban majalisar dokoki.
Lambar Labari: 3484489 Ranar Watsawa : 2020/02/05
Bangaren kasa da kasa, Majalisar dokokin kasar Iraki ta amince da marabus din da firayi ministan kasar ya gabatar mata.
Lambar Labari: 3484288 Ranar Watsawa : 2019/12/02
Kura ta lafa a birnin bagadaza wasu yankuna da dama bayan tashe-tashen hankulan da suka wakana.
Lambar Labari: 3484123 Ranar Watsawa : 2019/10/05
Bangaren kasa da kasa, sabbin 'yan majalisar dokokin Amurka biyu wadandanda dukkaninsu mata ne kuma musulmi, sun ce za su yi rantsuwa da kur'ani mai tsarki a gaban majalisar dokokin kasar ta Amurka.
Lambar Labari: 3483239 Ranar Watsawa : 2018/12/21